Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Sakon taya murna


Sakon taya murna

Daga Idris Umar, Zariya 

Cikin murna da farin ciki nake sanar da aminan arziki cewa yanzu labarin ke shigo mana cewa abokin cikinmu fitaccen dan jarida  kuma a lokacin baya mataimakin Editan jaridar Hausa Leadership wato malam Bello Hamza ya sami karin girma zuwa Edita mai cikakken iko a jaridar Hausa Leadership.

Bisa haka muke masa fatan alheri tare da rokon bashi goyon baya a dukkan bangarori.

Sako daga hukumar gudanarwa na kamfanin jaridar yanar gizo ta (Hausa Media Reporters)

Post a Comment

0 Comments