Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari, marigayi shugaban Najeriya.Tinubu ya sanar da haka ne a taron majalisar zartaswa da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Alhamis."Kafin mu fara addu'o'i domin karrama Buhari, ina sanar da ku cewa mun sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari," in ji Tinubu.


Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari, marigayi shugaban Najeriya.

Tinubu ya sanar da haka ne a taron majalisar zartaswa da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Alhamis.

"Kafin mu fara addu'o'i domin karrama Buhari, ina sanar da ku cewa mun sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari," in ji Tinubu.

Post a Comment

0 Comments