Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Da safiyar yau Mai Martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, CFR yake halartan Taro a Kwallejin Horas Da Hafsoshin Soja na NDA a Garin Kaduna. Da isarsa, Mai Martaba Sarkin Zazzau ya sami tarbar kai kyau kana ya zama daga cikin masu duba Faretin da aka gudanar domin karamci.

Zafafan hotunan mai martaba sarkin Zazzau Ambassador Ahmed Nuhu Bamalli a taron karawa juna sani a kwalejin horas da kananan sojoji NDA 

DA safiyan yau Mai Martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, CFR yana halartan Taro a Kwallejin Horas Da Hafsoshin Soja na NDA a Garin Kaduna. Da isarsa, Mai Martaba Sarkin Zazzau ya duba Faretin da aka gudanar domin karrama shi.

Post a Comment

0 Comments