Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Kiwon lafiya a gidajen mu


Kiwon lafiya a gidajen mu

Daga Idris Umar, Zariya 

Daga Asibitin Sanata  Suleiman Abdu kwari 

Inda Uwar gidan  Shugaban karamar Hukumar Sabon Gari Local Government  Hajiya Husaina Jamilu Abubakar Albani Samaru Zaria(Algon Chairman kaduna State)ta jagoranci  kaddamar Da Rabon  Gidan  Sauro wato Net  ga Al,ummar karamar Hukuma ta Sabon gari a jihar Kaduna.

Hajiya Husaina Jamilu Abubakar Albani

Awajan  taron Uwar gidan shugaban ta janyo  hankalin Iyaye mata da suyin amfani da Gidan Sauron  Yadda Yakamata don kiyaye Lafiyar Yaransu Da kamuwa da Zazzabin Cizan Sauro 

" Muna Rokon  Allah Yakarawa Yaranmu Lafiya   harma da Iyayan Yaran baki ɗaya" inji ta

Malamai ne da masu anguwani sarakuna da sauran masu ruwa da tsaki a harkar kiwon lafiya suka marawa taron baya.

An fara lafiya an tashi lafiya.

Post a Comment

0 Comments