Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Zanga-zangar Ma'aikata Ta Barke a Birnin Abuja



Zanga-zangar Ma'aikata Ta Barke a Birnin Abuja

Malaman Firamare da na sauran ma'aikatan Ζ™ananan hukumomin Abuja kenan, a yau Alhamis ke gudanar da zanga-zangar lumana a kan tituna, kan rashin biyan su mafi Ζ™arancin albashi, da sauran haΖ™Ζ™oΖ™in da suke bin shugabannin Ζ™ananan hukumomi 6 da ke Abuja.

Sun gudanar da zanga-zangar ne Ζ™arΖ™ashin Ζ™ungiyar malaman makaranta ta NUT, da kuma Ζ™ungiyar ma'aikatan Ζ™ananan hukumomi ta NULGE.

Post a Comment

0 Comments