Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Hotuna: Yadda Tinubu Ya Yi Buɗa-baki Da ‘Yan MajalisaShugaban ƙasa,


Hotuna: Yadda Tinubu Ya Yi Buɗa-baki Da ‘Yan Majalisa

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin ‘yan majalisar wakilai a daren Litinin yayin liyafar buɗa-baki. 

A jawabinsa, ya jaddada cewa shugabanni dole ne su yi mulki da tausayi da adalci.

A yayin taron, Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya jagoranci bayar da gudunmawar naira miliyan 705 daga albashin ‘yan majalisar domin tallafa wa ayyukan jin-ƙai a Nijeriya.

Post a Comment

0 Comments