Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Allah Ya yi wa Abdullahi Baba, Karkuzu rasuwa


Allah Ya yi wa Abdullahi Baba, Karkuzu rasuwa

Daga Idris Umar, Zariya 

Kamar yadda muka sami labari cewa Baba Abdullahi Kalkuzu ya rasu sakamakon jinya da yayi fama da ita kuma za a yi jana'izar sa a gobe Laraba, da fatan Allah Ya ji kansa Ya gafarta masa.

Post a Comment

0 Comments